fidelitybank

Direban Tireloli sun kashe hanya a Gombe sakamakon harbin abokin aikin su

Date:

Gwamnatin jihar Gombe ta yi kira da a al’ummar jihar da su kwantar da hankula, bayan wani dan sanda da ya harbe wani direban motar Tanka a lokacin da aka samu rashin jituwa a hanyar Gombe ta Dukku zuwa Darazo.

Kwamishinan yada labarai na jihar, Julius Ishaya Lepes da takwaransa na ma’aikatar tsaron cikin gida da wayar da kan jama’a, Adamu Kupto Dishi ne suka yi wannan kiran yayin ganawa da manema labarai da yammacin Litinin.

Julius ya ce,”Harbin ya faru ne a lokacin da aka samu rashin jituwa lokacin da direban tankar (Abdullahi Bello) ya ki amincewa da umarnin dan sandan ga direban Tankar da ya sauko daga motarsa a shingen binciken ‘yan sanda da ke mahadar Hashidu a safiyar ranar Litinin, bayan harbe-harbe, wasu direbobin Tankar dakon man ne nan take suka tattara tankunansu tare da tare hanyar na tsawon sa’o’i da dama, domin nuna goyon bayansu ga abokin aikinsu wanda ya haifar da hatsaniya a kan babbar hanyar da ta hada Gombe da Bauchi ta hanyar Darazo da sauran jihohin Arewa maso Yamma”. Acewar su.

Ya ce, gwamnati ta sa baki cikin gaggawa, domin dakile doka da oda, saboda an kwancewa dan sandan makamai tare da kama shi, inda ya ce, a halin yanzu hukumomin ‘yan sanda a Gombe na gudanar da bincike, domin gano musabbabin faruwar lamarin.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp