fidelitybank

Dangote ya horar da ‘yan jaridu a Arewa maso Yamma

Date:

Kamfanin Dangote ya kaddamar da wani shiri na musamman na horas da ‘yan jarida sittin a Kano, a wani bangare na ayyukanta na zamantakewar al’umma.

A cewar kamfanin, horon an yi shi ne da nufin kara kaimi kan fasahar sadarwa, wanda aka zabo daga jihohin Arewa maso Yamma ciki akwai Sokoto, Katsina, Kebbi, Kano, Kaduna, Zamfara da kuma Jigawa.

Solacebase ta rawaito cewa, horon haɗin gwiwa ne tare da Folio Media and Creative Academy kuma an gudanar da shi a baya a wasu shiyyoyin ƙasar nan.

Taron na kwanaki uku mai taken: “The Convergence Journalism”.

A taron wanda aka fara gudanar da shi jihar a Kano ranar Laraba, wanda babban Jami’in Kamfanin, Branding and Communication, Anthony Chiejina, ya ce an shirya horaswar ne, domin inganta kwazon ‘yan jarida kan dabarun yada labarai.

Ya ce” horon zai taimaka wajen samar wa manema labarai damar tunkarar kalubalen da ke tattare da su musamman ma, sabbin kafafen yada labarai tare da bayyana kafafen yada labarai a matsayin abokan hadin gwiwa da ake samu. Inji Anthony.

Mai gudanar da yyyukan na Folio Media and Creative Academy, Alabi Pius, ya ce, “(FMCA) ita ce ta horar da Folio Communications Plc. Mawallafin jaridar Daily Times, kuma wannan horon zai baiwa ‘yan jarida da shugabannin kafafen yada labarai da jami’an hulda da jama’a da sauran kwararru a aikin”.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp