fidelitybank

Dangote ya horar da ‘yan jaridu a Arewa maso Yamma

Date:

Kamfanin Dangote ya kaddamar da wani shiri na musamman na horas da ‘yan jarida sittin a Kano, a wani bangare na ayyukanta na zamantakewar al’umma.

A cewar kamfanin, horon an yi shi ne da nufin kara kaimi kan fasahar sadarwa, wanda aka zabo daga jihohin Arewa maso Yamma ciki akwai Sokoto, Katsina, Kebbi, Kano, Kaduna, Zamfara da kuma Jigawa.

Solacebase ta rawaito cewa, horon haɗin gwiwa ne tare da Folio Media and Creative Academy kuma an gudanar da shi a baya a wasu shiyyoyin ƙasar nan.

Taron na kwanaki uku mai taken: “The Convergence Journalism”.

A taron wanda aka fara gudanar da shi jihar a Kano ranar Laraba, wanda babban Jami’in Kamfanin, Branding and Communication, Anthony Chiejina, ya ce an shirya horaswar ne, domin inganta kwazon ‘yan jarida kan dabarun yada labarai.

Ya ce” horon zai taimaka wajen samar wa manema labarai damar tunkarar kalubalen da ke tattare da su musamman ma, sabbin kafafen yada labarai tare da bayyana kafafen yada labarai a matsayin abokan hadin gwiwa da ake samu. Inji Anthony.

Mai gudanar da yyyukan na Folio Media and Creative Academy, Alabi Pius, ya ce, “(FMCA) ita ce ta horar da Folio Communications Plc. Mawallafin jaridar Daily Times, kuma wannan horon zai baiwa ‘yan jarida da shugabannin kafafen yada labarai da jami’an hulda da jama’a da sauran kwararru a aikin”.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp