fidelitybank

Dalilin da ya sa ICPC ta sake ni – Mawaki D’Banj

Date:

Mawaki, Oladapo Oyebanji, Dbanj ya bayyana dalilin da ya sa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta (ICPC) ta sake shi daga tsarewar da ta yi masa.

Ku tuna cewa an tsare Dbanj ranar Laraba bisa zargin hada baki da wasu ‘yan siyasa da bankuna domin karkatar da kudaden N-power.

Mawakin dai ta bakin lauyansa ya ce ba shi da wata alaka ta kwangila ko wata alaka da wata kungiya ko mutane a ciki ko wajen Gwamnati.

Ya kuma kalubalanci ICPC da ta bayyana sunayen jami’ai da ‘yan siyasa, wadanda ke da hannu a cikin yarjejeniyar.

Sai dai an sake Dbanj a ranar Juma’a, bayan shafe kwanaki uku a tsare.

Da yake rubutawa a shafinsa na Instagram, Dbanj ya ce, an sake shi ne bisa son ransa saboda ICPC ba ta samu komai a kansa ba.

Ya kuma godewa ‘yan Najeriya tare da bayyana kwarin gwiwar cewa ICPC za ta bankado gaskiya.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp