fidelitybank

Dalilan da ya sanya na zabi Okowa a matsayin mataimaki na – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana dalilan da suka sa ya zabi gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin mataimakinsa a zaben 2023 mai zuwa.

Da yake jawabi a shelikwatar PDP ta kasa da ke Abuja a ranar Alhamis, Atiku ya shaida wa taron da ya kunshi shugabannin jam’iyyar, ciki har da shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu, cewa ya kai ga yanke shawarar zabar Okowa a matsayin mataimakinsa bayan ya yi shawarwari da gwamnonin jihohi. a dandalin jam’iyyar, kwamitin ayyuka na kasa, kwamitin amintattu da sauran masu ruwa da tsaki.

Ya ce, “Na bayyana a fili cewa abokin takarara zai samu damar ya gaje ni a nan gaba kadan, wato shugaban kasa mai jiran gado.

Wato dole ne mutum ya kasance yana da halayen da zai zama Shugaban kasa. Dole ne mutun ya san irin rugujewar da gwamnatin APC ta jefa kasarmu a ciki.

Dole ne ya fahimci irin wahalhalun da akasarin al’ummarmu suke ciki da gaggawar kawar da su daga wannan wahalhalu, ya fahimci muhimmancin bunkasar tattalin arziki da ci gaba don samar wa matasanmu ayyukan yi, da fata, da hanyar samun arziki.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp