fidelitybank

Dalilan da ya sa muka kai sumame gidan Rochas – EFCC

Date:

Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, a yau 24 ga Mayu, 2022, sun kai farmaki gidan Sanata Rochas Okorocha, Maitama, Abuja, domin kama shi.

Matakin, a cewar kakakin hukumar ta EFCC, Wilson Uwujaren, ya biyo bayan kin amsa gayyatar da tsohon gwamnan Imo ya yi ne.

Uwujaren ya ce, Okorocha ya tsallake belin gudanarwa da Hukumar ta ba shi tun da farko.

An mika karar ga mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja.

Amma sau biyu yunkurin gurfanar da Sanata Okorocha ya ci tura, saboda rashin halartar tsohon gwamnan da ya kaucewa gudanar da ayyuka.

A ranar karshe da aka dage zaman, 28 ga Maris, 2022, Mai shari’a Ekwo kafin ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 30 ga Mayu, 2022, ya yi gargadin cewa “dage shari’ar ne na karshe da zan bayar kan wannan batu.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp