fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan ta’adda sun sako mutane 60 da su ka ɗauke a coci a Kaduna

Date:

 

Bayan wata ɗaya a hannun masu garkuwa da mutane, masu bauta a cocin emanuel baftis da ke Kakau Daji, Jihar Kaduna sun shaƙi iskar ƴanci.
A ranar 31 ga watan Oktoba ne dai masu ibadar su na tsaka da bauta a cikin cocin, sai ƴan yadda su ka dirar musu, inda su ka yi awon-gaba da mutum 60 da ga cikin su.
Bayan ƴan kwanaki, sai ƴan ta’addan su ka hallaka uku da ga ciki sannan su ka kaiwa biyu munanan raunuka bayan sun nemi a basu kuɗin fansa.
Shugaban Ƙungiyar Kiristoci ta Ƙasar, reshen Jihar Kaduna, Rabaran Joseph John Hayab ne ya baiyana sakin masu bautar a yau Asabar.
Ya ƙara da cewa a kwai wasu mutane 9 ma da a ka sake su tare da ƴan cocin a jiya Juma’a da daddare.
Sai dai kuma Hayab bai baiyana cewa ko sai da a ka biya kuɗin fansa sannan a ka saki masu bautar ba, ya ce dai kawai ma’aikatan cocin ne su ka sanar da shi sannan sojoji sun tafi da su bariki.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp