fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Ganduje ya je yi wa Kwankwaso ta’aziya

Date:

 

 

A yanzu haka, Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje na Ƙaramar Hukumar Madobi domin yi wa abokin burmin sa a siyasa, tsohon gwamna, Rabi’u Musa Kwankwaso ta’aziyyar rasuwar ƙanin sa, Kwamared Inuwa Musa Kwankwaso.

Jaridar PlatinumPost ta jiyo cewa tuni gwamnan ya isa garin ya kuma yi wa Kwankwaso ta’aziya.

Da fari dai Ganduje ya aikawa Kwankwaso saƙon ta’aziya ne a sanarwar da Kwamishinan Yaɗa Labarai, Malam Muhammad Garba ya sanyawa hannu a jiya Litinin.

PlatinumPost Hausa ta gano cewa a yanzu haka Ganduje na garin na Kwankwaso da ke Madobi domin gudanar da sallar azahar,da ga bisani ya kamo hanya ya dawo Kano.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...
X whatsapp