fidelitybank

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Date:

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane da hare-haren da Isra’ila ta kai kan Iran kafin ta kai amma ya jaddada cewa babu hannun Amurka a ciki.

Trump ya bayyana hakan ne a tattaunawarsa da Fox news dangane da hare-haren.

Ya kuma maimaita cewa yana fatan Iran za ta ci gaba da tattaunawa da Amurka domin rage barazanar shirinta na makaman nukiliya.

“Iran ba za ta mallaki bam na nukiliya ba, kuma muna fatan komawa teburin tattaunawa.” in ji shi a hirarsa da tashar talabijin na Fox News.

Ya ƙara da cewa, “Akwai wasu daga cikin shugabannin Iran da ba za su sake dawowa ba,” yana nuni da cewa Amurka ta tabbatar da mutuwar wasu shugabannin Iran a harin.

Trump ya ce gwamnatinsa ta tuntubi wata muhimmiyar ƙasa kawarta a Gabas ta Tsakiya kafin a kai harin don sanar da su, sai dai bai ambaci sunan kasar ba.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp