fidelitybank

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Date:

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane da hare-haren da Isra’ila ta kai kan Iran kafin ta kai amma ya jaddada cewa babu hannun Amurka a ciki.

Trump ya bayyana hakan ne a tattaunawarsa da Fox news dangane da hare-haren.

Ya kuma maimaita cewa yana fatan Iran za ta ci gaba da tattaunawa da Amurka domin rage barazanar shirinta na makaman nukiliya.

“Iran ba za ta mallaki bam na nukiliya ba, kuma muna fatan komawa teburin tattaunawa.” in ji shi a hirarsa da tashar talabijin na Fox News.

Ya ƙara da cewa, “Akwai wasu daga cikin shugabannin Iran da ba za su sake dawowa ba,” yana nuni da cewa Amurka ta tabbatar da mutuwar wasu shugabannin Iran a harin.

Trump ya ce gwamnatinsa ta tuntubi wata muhimmiyar ƙasa kawarta a Gabas ta Tsakiya kafin a kai harin don sanar da su, sai dai bai ambaci sunan kasar ba.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp