fidelitybank

Da dumi-dumi: Tsohon shugaban Najeriya ya mutu

Date:

Rahotanni da ke ishe mu cewa, tsohon shugaban rikon kwarya na Najeriya, Cif Ernest Shonekan, ya mutu.

Cif Shonekan ya mutu ne a wani asibiti a birnin Legas ranar Talata, kamar yadda rahotannin suka nuna.

BBC ta rawaito cewa, Tsohon shugaban kasar ya mutu ya na da shekara 89 a duniya.

Cif Shonekan ne shugaban gwamnatin rikon kwaryar Najeriya daga tsakanin 26 ga watabn Agusta zuwa 17 ga watan Nuwamban 1993.

Dan asalin jihar Ogun, an haifi tsohon shugaban kasar riko na Najeriya a watan Mayun 1936 a Lagos.

Ya yi karatunsa na firamare da sakandare a Lagos daga bisani ya tafi Landan don yin karatun digiri a fannin shari’a. Sannan ya ci gaba da neman ilimi a Jami’ar Harvard.

Ya daɗe yana aiki dsa kamfanin United Africa tun daga shekarar 1964, kuma ya riƙe manyan muƙamai a cikinsa.

Daga baya ya faɗaɗa harkokinsa a kasuwancin ƙasashen waje da kuma shiga harkokin siyasa.

A watan Janairun 1993 ne Cif Shonekan ya zama shugaba kwammitin miƙa mulki a ƙarƙashin shugabancin Janar Ibrahim Babangida.

A lokacin da yake kan mulkin Najeriya, Cif Shonekan ya saki fursunonin siyasa da Janar Babangida ya É—aure.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp