fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Ma’aikacin majasira dokoki ta kasa ya mutu ya na tsaka da aiki

Date:

Wani ma’aikacin majalisar dokokin Najeriya ya fadi ya mutu yayin da ya ke hawa bene na biyu.

Shedun gani da ido sun ce, Abdul Olajide Abayomi, mai shekaru 34, ya gangaro ya fadi a saman matakin benen.

Nan take ya mirgina zuwa matakin saukowa kafin a taimaka masa.
Masu tsaftar muhalli, wadanda suka gan shi lokacin da ya fadi, an ce sun sanar da ma’aikatan da suka kai masa agaji nan take.

rahotanni na cewa, abokan aikinsa sun garzaya da shi asibitin majalisar dokokin kasar, domin kula da lafiyarsa, amma ya mutu a kan hanyar zuwa wurin.

An ce ya mutu ne sakamakon bugun zuciya da wasu cututtukan da ke da nasaba da shi. Ya kasance tare da Sashen Inter-Parliamentary a karkashin Daraktan Inter-Parliamentary da Protocols na ofishin majalisar dokokin kasa.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp