fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Ma’aikacin majasira dokoki ta kasa ya mutu ya na tsaka da aiki

Date:

Wani ma’aikacin majalisar dokokin Najeriya ya fadi ya mutu yayin da ya ke hawa bene na biyu.

Shedun gani da ido sun ce, Abdul Olajide Abayomi, mai shekaru 34, ya gangaro ya fadi a saman matakin benen.

Nan take ya mirgina zuwa matakin saukowa kafin a taimaka masa.
Masu tsaftar muhalli, wadanda suka gan shi lokacin da ya fadi, an ce sun sanar da ma’aikatan da suka kai masa agaji nan take.

rahotanni na cewa, abokan aikinsa sun garzaya da shi asibitin majalisar dokokin kasar, domin kula da lafiyarsa, amma ya mutu a kan hanyar zuwa wurin.

An ce ya mutu ne sakamakon bugun zuciya da wasu cututtukan da ke da nasaba da shi. Ya kasance tare da Sashen Inter-Parliamentary a karkashin Daraktan Inter-Parliamentary da Protocols na ofishin majalisar dokokin kasa.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp