fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jarumin Kannywood Sani SK ya rasu  

Date:

Rahotanni daga masana’antar Kannywood ta tabbatar da mutuwar Jarumi Sani Garba wanda a ka fi sani da suna SK.

Marigayi SK ya sha fama da cutar ciwon siga, wanda ya rasu da yammacin ranar Laraba.

Kafin mutuwar Jarumin ya fito a cikin fina-finai da dama.

Za dai a yi jana’aizar sa ne a unguwar Mandawari da safiyar ranar Alhamis.

Tun a baya ne dai a ke ta rade-radin cewa Jarumin ya mutu har ya fito ya yi magana tun a lokacin cewa bai rasu ba.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

1 COMMENT

  1. Assalamu alaikum.
    Daga ‘arewatimes.com.ng’ & ‘en.arewatimes.com.ng’ team management, da fatan kuna lafiya kuma ayyuka na tafiya sannu a hankali.

    Mun tuntube ku ne bayan mun ziyararci shafin yanar gizon ku wato.

    Hakika dalilin aika muku wannan sakon shine domin taimakon juna da hada kai musamman bayan mun dubu shafin ku sosai, wanda akwai bukatar habaka shi ta fannoni da dama musamman wajen traffic, da sauran su.

    Mungode
    Arewa Times NG
    Tech-Smart Ltd

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp