fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jarumin Kannywood Sani SK ya rasu  

Date:

Rahotanni daga masana’antar Kannywood ta tabbatar da mutuwar Jarumi Sani Garba wanda a ka fi sani da suna SK.

Marigayi SK ya sha fama da cutar ciwon siga, wanda ya rasu da yammacin ranar Laraba.

Kafin mutuwar Jarumin ya fito a cikin fina-finai da dama.

Za dai a yi jana’aizar sa ne a unguwar Mandawari da safiyar ranar Alhamis.

Tun a baya ne dai a ke ta rade-radin cewa Jarumin ya mutu har ya fito ya yi magana tun a lokacin cewa bai rasu ba.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

1 COMMENT

  1. Assalamu alaikum.
    Daga ‘arewatimes.com.ng’ & ‘en.arewatimes.com.ng’ team management, da fatan kuna lafiya kuma ayyuka na tafiya sannu a hankali.

    Mun tuntube ku ne bayan mun ziyararci shafin yanar gizon ku wato.

    Hakika dalilin aika muku wannan sakon shine domin taimakon juna da hada kai musamman bayan mun dubu shafin ku sosai, wanda akwai bukatar habaka shi ta fannoni da dama musamman wajen traffic, da sauran su.

    Mungode
    Arewa Times NG
    Tech-Smart Ltd

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp