fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Nijeriya ta sanar da ranakun hutun Kirsimeti da sabuwar shekara

Date:

 

 

 

Gwamnatin Taraiya ta sanar da Litinin, 27 ga watan Disamba, Talata, 28, ga Disamba, 2021 da kuma Litinin, 3 ga watan Janairu, 2022 a matsayin ranakun hutun Kirsimeti da na sabuwar shekara.

Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ne ya yi sanarwar ta hannun Babban Sakataren ma’aikatar, Dakta Shuaib Belgore a yau Laraba da safe.

“Dole ne mu yi koyi da rayuwar Yesu Almasihu ta ɓangaren yadda ya ke aikata wa da koyi da kyawawan halaye, hidima ga al’umma, tausayin alumma, haƙuri, son zaman lafiya da kuma kyawawan halaye da ya nuna su bayan haihuwarsa.

“Wannan itace hanya mafi inganci ta yin murna da haihuwar Yesu Almasihu,” in ji wani ɓangare na sanarwar.

A duk faɗin duniya a na bikin Kirsimeti ne a ranar 25 ga watan Disamba.

Ita kuma sabuwar shekara, a na yin hutun shigowar ta ne a ranar 1 ga watan Janairu.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp