fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Nijeriya ta sanar da ranakun hutun Kirsimeti da sabuwar shekara

Date:

 

 

 

Gwamnatin Taraiya ta sanar da Litinin, 27 ga watan Disamba, Talata, 28, ga Disamba, 2021 da kuma Litinin, 3 ga watan Janairu, 2022 a matsayin ranakun hutun Kirsimeti da na sabuwar shekara.

Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ne ya yi sanarwar ta hannun Babban Sakataren ma’aikatar, Dakta Shuaib Belgore a yau Laraba da safe.

“Dole ne mu yi koyi da rayuwar Yesu Almasihu ta ɓangaren yadda ya ke aikata wa da koyi da kyawawan halaye, hidima ga al’umma, tausayin alumma, haƙuri, son zaman lafiya da kuma kyawawan halaye da ya nuna su bayan haihuwarsa.

“Wannan itace hanya mafi inganci ta yin murna da haihuwar Yesu Almasihu,” in ji wani ɓangare na sanarwar.

A duk faɗin duniya a na bikin Kirsimeti ne a ranar 25 ga watan Disamba.

Ita kuma sabuwar shekara, a na yin hutun shigowar ta ne a ranar 1 ga watan Janairu.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp