fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan ta’adda sun sako mutane 60 da su ka ɗauke a coci a Kaduna

Date:

 

Bayan wata ɗaya a hannun masu garkuwa da mutane, masu bauta a cocin emanuel baftis da ke Kakau Daji, Jihar Kaduna sun shaƙi iskar ƴanci.
A ranar 31 ga watan Oktoba ne dai masu ibadar su na tsaka da bauta a cikin cocin, sai ƴan yadda su ka dirar musu, inda su ka yi awon-gaba da mutum 60 da ga cikin su.
Bayan ƴan kwanaki, sai ƴan ta’addan su ka hallaka uku da ga ciki sannan su ka kaiwa biyu munanan raunuka bayan sun nemi a basu kuɗin fansa.
Shugaban Ƙungiyar Kiristoci ta Ƙasar, reshen Jihar Kaduna, Rabaran Joseph John Hayab ne ya baiyana sakin masu bautar a yau Asabar.
Ya ƙara da cewa a kwai wasu mutane 9 ma da a ka sake su tare da ƴan cocin a jiya Juma’a da daddare.
Sai dai kuma Hayab bai baiyana cewa ko sai da a ka biya kuɗin fansa sannan a ka saki masu bautar ba, ya ce dai kawai ma’aikatan cocin ne su ka sanar da shi sannan sojoji sun tafi da su bariki.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp