fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi; PDP ta sake tiƙa APC a ƙasa a zaɓen Abuja

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana Suleman Sabo na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban karamar hukumar Kuje da aka gudanar a babban birnin tarayya Abuja ranar 12 ga watan Fabrairu.

Suleman Sabo, shugaban karamar hukumar wanda a yanzu zai yi wa’adi na biyu a kan karagar mulki, ya doke sauran ‘yan takara biyar a kowace shiyya 10 na karamar hukumar.

Ya tattara jimillar kuri’u 13,301 inda ya kayar da abokin hamayyarsa, Sarki Hamidu na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 7,694 ya zo na biyu.

Da wannan ne dan takarar PDP ya doke APC da kuri’u 5,607.

Sule Magaji jami’in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a zaben karamar hukumar Kuje ne ya sanar da sakamakon zaben da safiyar Lahadi.

An sanar da sakamakon gundumomi a hukumance:

Kuje Central (ward 01)

APC- 1717

PDP-3671

Chibiri (ward 02)

NIRSAL AD

APC- 1,172

PDP–1,839

Gaube (ward 03)

APC – 1793

PDP -2,226

Kwaku (ward 04)

APC :562

PDP: 1450

Kabi (ward 05)

APC- 271

PDP-433

Rubochi (ward 06)

APC – 1047

Tallace-tallace

PDP – 1506

Gwargwada (ward 07)

APC- 365

PDP-583

Gudrun Karya ( ward 08)

APC -420

PDP -1032

Kujekwa (ward 09)

APC-76

PDP:106

Yenche (ward 10)

APC:271

PDP: 455

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp