fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Gwamnatin Edo za ta ɗauki ƴan sandan Daji

Date:

Gwamnatin jihar Edo, za ta fara daukar ‘yan sandan dazuzzuka, biyo bayan tantancewa da dazuzzukan jihar ya yi.

Crusoe Osagie, mai ba Gwamna Godwin Obaseki shawara na musamman kan harkokin yada labarai, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin 1 ga watan Agusta, ya ce, daukar ma’aikatan wani bangare ne na wani sabon yunkurin inganta tsaro a fadin jihar.

Osagie ya ce, gwamnatin jihar tare da hadin gwiwar masu ruwa da tsaki na karfaf tsarin tsaro tare da daukar matakai daban-daban na tabbatar da tsaro a jihar, da suka hada da tsefe daji, rajistar babura da kasuwanni, sanya hannu kan dokar hana kiwo, da rajistar mazauna jihar, daga cikin wasu.

Sanarwar ta ce; “Hakin kowace gwamnati a kowace al’umma shi ne tabbatar da tsaro da tsaron jama’a. Babu wata gwamnati da za ta iya kiran kanta a matsayin gwamnati idan ba za ta iya kare rayukan al’ummar da take sa ido ba da kuma tabbatar da rayuwarsu.

“Don haka ne mu a Edo, duba da abin da ke faruwa a kasar nan a yau, mun yanke shawarar cewa, tsaro a yanzu shi ne babban fifikonmu. A bangaren dazuzzukan mu, mun kammala tantancewa da tantance duk dazuzzukanmu na Jihar Edo, musamman a Edo ta Kudu.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp