fidelitybank

Crystal Palace ka iya daukar Iheanacho daga Leicester City

Date:

Ana sa ran Crystal Palace za ta fara tattaunawa da Leicester City kan Kelechi Iheanacho a cikin kwanaki masu zuwa.

Rahotanni sun ce kulob din na Landan zai yi tayin tsakanin fan miliyan 10 zuwa fam miliyan 12 kan dan wasan na Najeriya.

Leicester City ta yi sha’awar sallamar Iheanacho, wanda ya rage shekara daya a kwantiraginsa.

Dan wasan gaba zai tafi a kan canja wuri kyauta a bazara mai zuwa idan Foxes ba za su iya cimma yarjejeniya da kowane kulob ba kafin karshen kasuwar musayar ‘yan wasa ta yanzu.

Iheanacho kuma yana sha’awar barin filin wasa na King Power saboda baya son buga gasar Sky Bet.

Crystal Palace ta dauki shi a matsayin wanda zai maye gurbin Jean-Philipe Mateta wanda zai iya barin kungiyar a wannan bazarar.

Iheanacho ya koma Leicester City daga Manchester City a shekarar 2018.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp