fidelitybank

Covid-19: Tuni NAFDAC ta kona allurar da ta lalace – Osagie

Date:

Gwamnatin tarayya ta mayar da martani kan rahoton, inda ta bayyana cewa akwai allurar wadda ta ke da karancin wa’adi wanda abu ne mai wuya ta iya kaiwa ga mutane ba tare da wa’adin ta ya kare ba.

Ministan lafiya, Dakta Osagie Ehanire ya bayyana cewa Najeriya ta yi amfani da allurar mai karancin wa’adi sama da milliyan goma kafin ta lalace, wanda hakan ya baiwa gwamnatin damar samun rarar kudi da su ka kai billiyan sha shida da digo hudu.

Ministan ya kuma bayyana dalilin da ya sanya Najeriya ta karbi allurar mai karacin wa’adi ya na mai cewa, saboda yawan al’umma da kasar ta ke da su da kuma saukin samu wanda hakan zai taimakawa Najeriyaa wajen rage kashe kudi.

Ya kuma tabbatar da cewa tuni hukumar NAFDAC ta kona allurar wanda ta riga ta lalace

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp