fidelitybank

Ciwon zuciya ya tilastawa dan wasan Brihgton ritaya

Date:

Dan wasan tsakiya na Brighton, Enock Mwepu, an tilasta masa yin ritaya saboda ciwon zuciya.

Mwepu ya kamu da rashin lafiya yayin da yake cikin jirgin da zai shiga takwarorinsa na Zambia a lokacin hutun kasa da kasa a watan da ya gabata.

Yanayin zuciya ya yi muni sosai ta yadda Mwepu, mai shekaru 24, zai yi yuwuwa ciwon zuciya ya bar shi ya ci gaba da buga kwallon kafa.

Brighton ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta fitar a safiyar ranar Litinin.

A cewar sanarwar, Mwepu akwai hatsarin kamuwa bugun zuciya idan ya ci gaba da buga kwallon kafa.

Da yake mayar da martani, shugaban Brighton Tony Bloom, ya ce, “Dukkanmu mun yi matukar bakin ciki ga Enock.

“A matsayinmu na kulob za mu ba shi dukkan soyayya, taimako da goyon bayan da za mu iya don samun cikakkiyar murmurewa, sannan kuma yayin da ya yanke shawara kan matakai na gaba a rayuwarsa.”

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp