fidelitybank

Ciwon Zuciya: Eriksen ya fara daukar horo a karo na farko

Date:

A karo na farko dan wasan kasar Denmark, Christian Eriksen, ya fara daukar horo tare da tsohuwar kungiyar sa Odense, tun bayan bugun zuciya da ta ritsa da shi a gasar cin kofin Euro 2020.

Eriksen ya fadi a lokacin bude gasar da kasar sa ta Denmark da Finland suka fafata a watan Yuni, kuma har ta kai sai da a ka yi masa aikin tiyata a zuciyar sa.

Dan wasan mai shekaru 29, an saka mai na’urar bugun zuciya (ICD), wanda ke nufin ba zai iya taka leda kungiyar sa ta Inter Milan a Seria A ba, saboda rashin cika bukatun samun motsa jiki.

Eriksen za a bar shi ya taka leda a wasu wasannin cikin gida a fadin Turai kuma, kamar yadda rahotanni daga BT a Denmark suka nuna, dan wasan ya kasance ya na amfani da wuraren horar da tsohon kungiyar sa ta OB, domin inganta lafiyarsa.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp