fidelitybank

Ciwon Zuciya: Eriksen ya fara daukar horo a karo na farko

Date:

A karo na farko dan wasan kasar Denmark, Christian Eriksen, ya fara daukar horo tare da tsohuwar kungiyar sa Odense, tun bayan bugun zuciya da ta ritsa da shi a gasar cin kofin Euro 2020.

Eriksen ya fadi a lokacin bude gasar da kasar sa ta Denmark da Finland suka fafata a watan Yuni, kuma har ta kai sai da a ka yi masa aikin tiyata a zuciyar sa.

Dan wasan mai shekaru 29, an saka mai na’urar bugun zuciya (ICD), wanda ke nufin ba zai iya taka leda kungiyar sa ta Inter Milan a Seria A ba, saboda rashin cika bukatun samun motsa jiki.

Eriksen za a bar shi ya taka leda a wasu wasannin cikin gida a fadin Turai kuma, kamar yadda rahotanni daga BT a Denmark suka nuna, dan wasan ya kasance ya na amfani da wuraren horar da tsohon kungiyar sa ta OB, domin inganta lafiyarsa.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp