fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta hana shan shisha a 2022

Date:

 

 

Gwamnatin Jihar Kano ta ce nan ba da daɗewa ba za ta hana shan shisha a fadin jihar.

Babban Daraktan Ma’aikatar yawon Buɗe Ido ta jihar, Yusuf Ibrahim Lajawa ne ya baiyana hakan ga manema labarai a Kano on Thursday.

Lajawa ya ce wannan wani mataki ne mai kyau wajen daƙile rashin tarbiyya wacce ta kar haifar da aikata munana aiyuka da za su shafi ƴaƴa masu tasowa.

Babban Daraktan ya baiyana cewa tun 3 ga watan Nuwamba gwamnan Kano ya sanya hannu a dokar wacce za ta fara aiki a shekarar 2022.

“Dokar ta haɗa da masu guraren taro na haya da kuma hana yara ƴan ƙasa da shekara 18 shiga otal.

“Dokar kuma ba ta tsaya a kan hana shan shishar ba, suma masu siyarwar ta shafe su,”

Ya kuma yi kira ga al’umma da su baiwa maikatar haɗin kai domin cimma wannan manufa mai kyau.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...
X whatsapp