fidelitybank

Cinkoson Gidan ajiya da gyaran hali na da nasaba da jinkirin shari’a – Aregbesola

Date:

Ministan harkokin cikin gida a Najeriya, Rauf Aregbesola, ya ce kashi 74 na mazauna gidan ajiya da gyaran hali na jiran shari’a ne.

Ministan na magana ne yayin ƙaddamar da shirin aiwatar da shari’o’i ta intanet karon farko a Najeriya ta hanyar taimako daga hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta UNDP da kuma gwamnatin ƙasar Japan.

Rauf Aregbesola wanda ma’aikatarsa ce ke kula da gidajen yarin ƙasar ya ce, adadin mai yawa na samuwa ne sakamakon ƙaruwar ɓalla gidajen ajiya da gyaran hali da ake yi a baya-bayan nan.

A cewarsa,”Fursuna 17,000 ne kaɗai daga cikin 68,000 aka yanke wa hukunci yayin da sauran ke jiran shari’a. Hakan na alaƙa ne da tafiyar hawainiya da ake samu a tsarin shari’ar Najeriya, da yawa daga cikin ɗaurarrun kan mutu kafin a yanke musu hukunci,”. inji Rauf.

A ‘yan kwanakin nan, ƙungiyoyin ‘yan bindiga a Najeriya kan kai wa gidajen yari hare-hare da zummar kuɓutar da mambobinsu. Inji BBC.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp