fidelitybank

Cinkoson Gidan ajiya da gyaran hali na da nasaba da jinkirin shari’a – Aregbesola

Date:

Ministan harkokin cikin gida a Najeriya, Rauf Aregbesola, ya ce kashi 74 na mazauna gidan ajiya da gyaran hali na jiran shari’a ne.

Ministan na magana ne yayin ƙaddamar da shirin aiwatar da shari’o’i ta intanet karon farko a Najeriya ta hanyar taimako daga hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta UNDP da kuma gwamnatin ƙasar Japan.

Rauf Aregbesola wanda ma’aikatarsa ce ke kula da gidajen yarin ƙasar ya ce, adadin mai yawa na samuwa ne sakamakon ƙaruwar ɓalla gidajen ajiya da gyaran hali da ake yi a baya-bayan nan.

A cewarsa,”Fursuna 17,000 ne kaɗai daga cikin 68,000 aka yanke wa hukunci yayin da sauran ke jiran shari’a. Hakan na alaƙa ne da tafiyar hawainiya da ake samu a tsarin shari’ar Najeriya, da yawa daga cikin ɗaurarrun kan mutu kafin a yanke musu hukunci,”. inji Rauf.

A ‘yan kwanakin nan, ƙungiyoyin ‘yan bindiga a Najeriya kan kai wa gidajen yari hare-hare da zummar kuɓutar da mambobinsu. Inji BBC.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp