fidelitybank

Cikin shekara hudu mun kwace kadarori 97 a Najeriya – ICPC

Date:

Hukumar yaƙi da ayyukan rashawa ta Independent Corrupt Practices and Other Related Offences Commission (ICPC) ta ce, ta ƙwace gidaje aƙalla 97 daga hannun mutane daban-daban cikin shekara huɗu da suka wuce.

Cikin jerin kadarorin da ta ƙwace akwai gine-gine 33, da filaye, da wata ma’aikata waɗanda hukumar ta ƙwace daga wajen Dr Jimoh Olatunde, tsohon akanta a hukumar shirya jarrabawa ta JAMB.

ICPC ta bayyana wa Jaridar Punch cewa ta kuma garƙame asusun ajiya 1,233 tun daga 2019 zuwa lokacin haɗa wannan rahoton.

Bugu da ƙari, 60 daga cikin asusan mutanen da ake zargi da aikata rashawa, an miƙa su ga gwamnatin tarayya.

Asusan na ɗauke da kuɗi naira miliyan N547.7 da kuma dalar Amurka $669,248.89 jimilla.

Tsohon Gwamnan Zamfara Abdulazeez Yari na cikin waɗanda aka ƙwace wa kuɗin, inda gwamnati ta karɓe masa dala $669,248.89 da kuma naira N24,289,910.89.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp