fidelitybank

Chana ta hana ƴan ƙwallon ƙafa yin zane a fatar su 

Date:

 

 

 

Ƙasar Sin, wacce a ka fi sani da China ta hana ƴan ƙwallon ƙafa yi zane a jikin su, wanda a ke kira ‘tatoo’ da turanci.

 

Ƙasar ta kuma umarci wadanda su ka yi zaɓen da su yi maza su goge na jikin su domin tarbiyyar masu tasowa a cikin al’umma, in ji Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta ƙasar, GAS.

 

Haka kuma umarnin ya haɗa da hukunci ga masu kunnen ƙashi a kan dokar.

 

“An hana ƴan ƙwallon ƙafar ƙungiyar ƙasar nan manya da ƴan ƙasa da shekara 23 yin zane a jikin su,” in ji sanarwar wacce ta fita a ranar Talata.

 

“Waɗanda su ke da shi a jikin su to su yi maza su cire shi. Idan akwai wata matsala, to a rufe wajen a lokacin attisaye ko wasa idan kungiyar ta amince da hakan,”

 

Hakazalika hukumar ta hana ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na ƴan ƙasa da shekara 20 ɗaukar sabbin ƴan wasa masu zane a jikin su.

 

Rahotanni sun baiyana cewa ba wannan ne karon farko da ƙasar ke harin hana yin zane a jikin su ba.

 

 

 

 

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp