fidelitybank

Chana ta hana ƴan ƙwallon ƙafa yin zane a fatar su 

Date:

 

 

 

Ƙasar Sin, wacce a ka fi sani da China ta hana ƴan ƙwallon ƙafa yi zane a jikin su, wanda a ke kira ‘tatoo’ da turanci.

 

Ƙasar ta kuma umarci wadanda su ka yi zaɓen da su yi maza su goge na jikin su domin tarbiyyar masu tasowa a cikin al’umma, in ji Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta ƙasar, GAS.

 

Haka kuma umarnin ya haɗa da hukunci ga masu kunnen ƙashi a kan dokar.

 

“An hana ƴan ƙwallon ƙafar ƙungiyar ƙasar nan manya da ƴan ƙasa da shekara 23 yin zane a jikin su,” in ji sanarwar wacce ta fita a ranar Talata.

 

“Waɗanda su ke da shi a jikin su to su yi maza su cire shi. Idan akwai wata matsala, to a rufe wajen a lokacin attisaye ko wasa idan kungiyar ta amince da hakan,”

 

Hakazalika hukumar ta hana ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na ƴan ƙasa da shekara 20 ɗaukar sabbin ƴan wasa masu zane a jikin su.

 

Rahotanni sun baiyana cewa ba wannan ne karon farko da ƙasar ke harin hana yin zane a jikin su ba.

 

 

 

 

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp