fidelitybank

Chana ta hana ƴan ƙwallon ƙafa yin zane a fatar su 

Date:

 

 

 

Ƙasar Sin, wacce a ka fi sani da China ta hana ƴan ƙwallon ƙafa yi zane a jikin su, wanda a ke kira ‘tatoo’ da turanci.

 

Ƙasar ta kuma umarci wadanda su ka yi zaɓen da su yi maza su goge na jikin su domin tarbiyyar masu tasowa a cikin al’umma, in ji Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta ƙasar, GAS.

 

Haka kuma umarnin ya haɗa da hukunci ga masu kunnen ƙashi a kan dokar.

 

“An hana ƴan ƙwallon ƙafar ƙungiyar ƙasar nan manya da ƴan ƙasa da shekara 23 yin zane a jikin su,” in ji sanarwar wacce ta fita a ranar Talata.

 

“Waɗanda su ke da shi a jikin su to su yi maza su cire shi. Idan akwai wata matsala, to a rufe wajen a lokacin attisaye ko wasa idan kungiyar ta amince da hakan,”

 

Hakazalika hukumar ta hana ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na ƴan ƙasa da shekara 20 ɗaukar sabbin ƴan wasa masu zane a jikin su.

 

Rahotanni sun baiyana cewa ba wannan ne karon farko da ƙasar ke harin hana yin zane a jikin su ba.

 

 

 

 

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp