fidelitybank

Ƙasashen Waje

Zaben Shugaban Kasa: Libiya ta dakatar da zaben kada’a kuri’u

Majalisar dokokin Libya a ranar Litinin ta dage kada kuri’a kan yadda za a tunkari matsalar dage zaben kasar da aka yi, bayan wani...

Faransa ta rufe masallaci har tsawon watanni 6

Mahukunta a kasar Farasansa sun bayar da umarnin rufe wani masallaci har na tsawon watanni 6, sakamakon zargin tunzura mutane. Ministan harkokin cikin gida na...

Amurka: Matashi ya harbe makocin sa har lahira a kan kida

A na zargin wani Ba’amurke a jihar Florida mai suna, Zachary Moncada, ya harbi makwabcinsa yayin da a ke takaddama kan kade-kade a jajibirin...

Mazauna Ketare: ‘Yan Najeriya miliyan 1.5 a Italiya ba su da fasfo – NIDOE

Kungiyar ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje, a nahiyar Turai (NIDOE), reshen kasar Italiya, ta ce kimanin mutane miliyan 1.5 daga cikin miliyan 3 da...

Gwamnatin Taliban ta sanya dokoki ga matan Afghanistan

Gwamnatin Taliban a kasar Afghanistan ta sanar da cewa, duk macen da ke son yin tafiya, sai ta kasance tare da wani dangi na...

Popular

spot_imgspot_img

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp