Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa Trump ya "yaudari" ɗaukacin Iran da kuma al'ummar Amurka.
Abbas ya bayyana haka ne yayin tattaunawa...
Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin kwashe ƴan ƙasarta da suka maƙale a ƙasashen Isra’ila da Iran, bayan tsanantar rikici tsakanin...
Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar ta kai hari kan cibiyar tattara bayanan sirri ta Isra'ila, wato Mossad.
Kamfanin dillancin labaran ƙasar...