fidelitybank

Caccakar Gwamna: Sarkin Adamawa ya tsige Mukaddas Adamawa

Date:

Mai martaba sarkin Adamawa, Lamidon Adamawa, Muhammadu Barkindo, ya tsige guda daga cikin mai rike da sarautar gargajiya a jihar, bisa sukar, Gwamna jihar Ahmadu Fintiri kan bayar da kyautar mota ga sarakunan gargajiya a jihar.

Majalisar Masarautar Adamawa ta ce yanzu Umar Mustapha bai cancanci rike sarautar gargajiya ta ‘Mukaddas Adamawa’ ba. Sakamakon sukar da ya yi.

Mustapha wanda tsohon dan takarar gwamna ne a karkashin jam’iyyar APC, a wata sanarwa da ya fitar ya caccaki gwamna Ahmadu Fintiri kan kyaututtukan da ya yi.

“Abin da bai dace ba ne a kashe Naira miliyan 200 domin samun motoci ga sarakunan gargajiya yayin da ‘yan fansho ke mutuwa saboda yunwa,” inji Tsohon Mukaddas Adamawa Umar.

Sanarwar ta biyo bayan sanarwar da gwamnatin jihar ta yi wa sarakunan gargajiya.

Bayan sanarwar, Sarkin, Barkindo, a wata sanarwa ta hannun sakataren masarautar, Khalil Kawu, ya ce an tsige Mustapha daga mukamin sa.

 

 

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp