fidelitybank

Caccakar Gwamna: Sarkin Adamawa ya tsige Mukaddas Adamawa

Date:

Mai martaba sarkin Adamawa, Lamidon Adamawa, Muhammadu Barkindo, ya tsige guda daga cikin mai rike da sarautar gargajiya a jihar, bisa sukar, Gwamna jihar Ahmadu Fintiri kan bayar da kyautar mota ga sarakunan gargajiya a jihar.

Majalisar Masarautar Adamawa ta ce yanzu Umar Mustapha bai cancanci rike sarautar gargajiya ta ‘Mukaddas Adamawa’ ba. Sakamakon sukar da ya yi.

Mustapha wanda tsohon dan takarar gwamna ne a karkashin jam’iyyar APC, a wata sanarwa da ya fitar ya caccaki gwamna Ahmadu Fintiri kan kyaututtukan da ya yi.

“Abin da bai dace ba ne a kashe Naira miliyan 200 domin samun motoci ga sarakunan gargajiya yayin da ‘yan fansho ke mutuwa saboda yunwa,” inji Tsohon Mukaddas Adamawa Umar.

Sanarwar ta biyo bayan sanarwar da gwamnatin jihar ta yi wa sarakunan gargajiya.

Bayan sanarwar, Sarkin, Barkindo, a wata sanarwa ta hannun sakataren masarautar, Khalil Kawu, ya ce an tsige Mustapha daga mukamin sa.

 

 

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp