fidelitybank

Buhari ya yi wa tawagar ‘yan wasannin Najeriya a Olympic fatan samun nasara

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi fatan ‘yan wasan Najeriya da ke halartar gasar Olympics da na nakasassu a birnin Beijing na shekarar 2022 da su yi kokari wajen ganin sun samu nasara a gasar.

Shugaba Buhari ya yi imanin cewa ‘yan wasan Najeriya da ke halartar gasar daban-daban za su yi fice a gasar, inda za su wuce tarihin da aka taba yi a PyeongChang na Koriya ta Kudu a shekarar 2018, lokacin da al’ummar kasar suka fafata a karon farko.

Ganin cewa gasar Olympics wani dandali ne na sada zumunta da hadin gwiwa tsakanin kasashe, shugaba Buhari ya na fatan dukkan ‘yan wasa a kokarin cimma burinsu na Olympics, za su inganta muhimman dabi’un wasannin.

Shugaban kasar Sin ya taya kasar Sin murnar karbar bakwancin gasar Olympics ta lokacin sanyi, ya na mai yabawa birnin Beijing bisa kafa tarihi a matsayin “birni na Olympics” na farko a tarihin Olympics, bayan da ya karbi bakuncin gasar Olympics ta lokacin zafi a shekarar 2008.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp