fidelitybank

Buhari ya tafi ta’aziyya Dubai

Date:

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na kan hanyarsa ta zuwa ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta United Arab Emirates (UAE) a yau Alhamis.

Buhari zai gana da sabon Shugaban Ƙasar, Sheikh Mohamed bin Zayed Al Nahyan a birnin Abu Dhabi, don yi masa ta’aziyyar tsohon Shugaban Ƙasa, Sheikh Khalifa bin Zayed Al Nahyan, a cewar wata sanarwa daga Fadar Shugaban Najeriya.

Kazalika zai taya sabon shugaban murna da kuma “sabunta ƙawancen da ke tsakanin Najeriya da UAE na tsawon shekaru”.

Ministocin da za su yi wa Buhari rakiya sun haɗa da Ministan Sadarwa Isa Pantami, da Ƙaramin Ministan Harkokin Waje Zubairu Dada, da Ministan Sufurin Jirgin Sama Hadi Sirika, da Ministan Abuja Mohammed Bello.

Ana sa ran zai koma gida Najeriya ranar Asabar. In ji BBC.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp