fidelitybank

Buhari ka ayyana kungiyoyin Fulani a matsayin ‘yan ta’adda – Ortom

Date:

Gwamnan jihar Bineu, Samuel Ortom, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari da ya ayyana wasu ƙungiyoyin Fulani makiyaya kamar su Miyetti Allah Kautal Hore da Kungiyar Mi Yetti Allah (wato MACBAN), da kuma Fulani Nationality Movement (wato FUNAM) a matsayin ‘yan ta’adda su ma.

A cewar Gwamna Ortom, ayyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta’adda kaɗai da gwamnatin Najeriya ta yi bai isa ba hakan nan.

Ya dai zargi ƙungiyoyin Fulanin da lasar takobi da kuma ci gaba da haddasa gagarumin yamutsi a jihar Binuwai da ma sauran yankunan ƙasar saboda dokokin hana kiwon.

Ɗaya daga cikin kungiyoyin da gwamnan ya ambata dai ta yi watsi da wannan kira, wanda suka bayyana da cewa, wani bi ta da kulli ne kawai.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp