fidelitybank

Buhari ka ayyana kungiyoyin Fulani a matsayin ‘yan ta’adda – Ortom

Date:

Gwamnan jihar Bineu, Samuel Ortom, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari da ya ayyana wasu ƙungiyoyin Fulani makiyaya kamar su Miyetti Allah Kautal Hore da Kungiyar Mi Yetti Allah (wato MACBAN), da kuma Fulani Nationality Movement (wato FUNAM) a matsayin ‘yan ta’adda su ma.

A cewar Gwamna Ortom, ayyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta’adda kaɗai da gwamnatin Najeriya ta yi bai isa ba hakan nan.

Ya dai zargi ƙungiyoyin Fulanin da lasar takobi da kuma ci gaba da haddasa gagarumin yamutsi a jihar Binuwai da ma sauran yankunan ƙasar saboda dokokin hana kiwon.

Ɗaya daga cikin kungiyoyin da gwamnan ya ambata dai ta yi watsi da wannan kira, wanda suka bayyana da cewa, wani bi ta da kulli ne kawai.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp