fidelitybank

Buhari da Tinubu na ganawar sirri a fadar shugaban kasa

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari na wata ganawa ta musamman da jagoran jam’iyar APC, Bola Tinubu.

Tattaunawar na zuwa ne a fadar Villa a tsakanin shugaba Buhari da Tinubu jigon jam’iyyar APC.

Sai dai har yanzu jagororin biyu na ci gaba da ganawa a tsakanin juna, kawo wannan lokaci, wanda dazarar sun kammala za mu ci gaba da sanar da ku halin da a ke ciki a tsakanin Buhari da Tinubu.

Tattaunawar ba za ta wuce nasabar karatowar zaben shugaban kasa a shekarar 2023, wanda wasu daga cikin kungiyoyi ke zawarcin Tinubu ya fito takarar shugaban kasa a shekarar 2023.

Jiga-jigan ‘yan siyasa da dama na zawarcin kujerar shugaban kasa a zaben 2023,

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp