fidelitybank

Boris Johnson na shan suka mai zafi a majalisar dokokin  Burtaniya

Date:

Gwamnatin Burtaniya na fuskanar tambayoyi cikin gaggawa a majalisar dokokin kasar kan sabbin rahotanni, duk da cewa Johnson da kansa ba zai samu amsa gayyatar ba.

Game da jerin jam’iyyu a titin Downing sun jawo cece-kuce daga shugaban jam’iyyar Labour Keir Starmer, wanda ya ce Johnson ba shi da hurumin jagorantar kasar.

Johnson da abokin aikinsa Carrie suna cikin wadanda suka taru tare da kusan ma’aikata 40 a lambun Downing Street a ranar 20 ga Mayu, 2020, bayan babban sakatare na Firayim Ministan, Martin Reynolds ya aika da gayyata ta imel.

A lokacin taron, an rufe makarantu ga yawancin daliban, kuma an rufe mashaya da gidajen abinci, tare da tsauraran matakai kan cudanya da jama’a. An hana mutane yin bankwana da kai ga ’yan uwa da ke mutuwa.

‘Yan sanda sun gurfanar da mutane da laifin yin liyafa, sun kafa shingayen binciken ababen hawa a wasu yankuna kuma a Derbyshire, tsakiyar Ingila, sun yi amfani da jirage marasa matuka wajen sa ido kan wuraren kyan gani.

Adadin wadanda suka mutu a Burtaniya daga barkewar cutar ta COVID-19 ya kai 150,154, adadin COVID-19 mafi muni na bakwai a duniya bayan Amurka, Brazil, Indiya, Rasha, Mexico da Peru.

‘Yan sandan Landan, wadanda a baya suka ki binciken ikirarin da a ke yi na taron kulle-kulle na jami’an gwamnati, ya ce a ranar Litinin ya na tuntubar ofishin majalisar zartarwa, kan zargin keta dokokin kare lafiya a titin Downing.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp