fidelitybank

Afrika ta Kudu na tuhumar wanda ya kona majalisar dokoki a matsayin dan ta’adda

Date:

Kasar Afrika ta Kudu na tuhumar mutumin da ya bankawa majalisar dokokin kasar wuta, a matsayin dan ta’adda.

A na tuhumar wanda a ke zargin a wata gobara da ta kone wasu sassan ginin majalisar dokokin kasar Afirka ta Kudu mai shekaru 138 da haihuwa.

Mutumin ya gurfana a gaban kotu kan karar da jami’an kasar su ka bayyana a matsayin wani hari ga dimokradiyyar kasar.

An tuhumar, Zandile Mafe mai shekaru 49 da laifin kona majalisar, sakamakon gobarar da ta tashi a ranar 2 ga watan Janairu, amma an kara tuhumar sa da laifin ta’addanci, saboda shima an kama shi da wani abu mai fashewa, in ji mai gabatar da kara.

An dage shari’ar har zuwa ranar 11 ga watan Fabrairu, kuma Mafe ya bayar da umarnin a tsare shi a cibiyar kula da masu tabin hankali, bayan rokon da majalisar tsaronsa ta yi masa na cewa yana fama da tabin hankali.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp