fidelitybank

BON: Badaru ya gargadi gidajen rediyo da talabijin

Date:

Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Muhammad Badaru Abubakar, ya ce, wajibi ne kafafen yada labarai na rediyo da talabijin su samarwa da kansu mafita, sakamakon yadda wasu kafafen sada zumunta ke yada labarai na kanzon kurege.

Badaru ya tabbatar da hakan ne yayin taron kaddamar da kwamitin kungiyar kafafen yada labara shiyar Arewa maso Yamma wanda ya gudana a ranar Laraba a Dutse.

Yayin taron shugaban kwamitin hukumar kula da kafafen yada labarai na jihar Jigawa, Alhaji Mati Ali, wanda ya kasance a matsayin mai saukar baki a taron, ya ja hankalin gidajen rediyo da talabijin da su kara zage damtse a kan ayyukan su.

Dr Bello Sule ya gabatar da mukala mai taken ”Kalubalen da kafafen yada labarai ke fuskanta daga kafafen sada zumunta tare da damar da a ke da ita’.

Ya ce”Babbar illar da ke tattare da harkar yada labarai a yanzu shi ne, marasa ilimi ne su ka dabaibaye harkar wanda ke amfani da kafafen sada zumunta na zamani wajen yada labarai da hotuna marasa tushe balle makama a cikin al’umma”.

Taron ya samu halartar shugabannin wasu kafafen gidajen rediyo da na talabijin da ke yankin Arewa maso Yamma.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp