fidelitybank

Bolsonaro na ci gaba da murmurewa a asibiti – Antonio

Date:

An kwantar da shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro a asibiti da sanyin safiyar ranar Litinin, sakamakon ciwon ciki.

Kamfanin dilanci labarai na UOL ne ya tabbatar da hakan a ranar Litinin ta ce, a na ci gaba da duba lafiyarsa domin ganin ko za a iya yi masa aikin tiyata har idan ya kasance dole a cewar likitan sa Antonio Luiz Macedo.

Gidan Talabijin na Brazil mai suna Globo ya nuna hotunan Bolsonaro ya na saukowa daga matattakalar jirgin shugaban kasar, bayan ya sauka a birnin Sao Paulo da misalin karfe 1:30 na safe daidai da agogon GMT (04:30 GMT) daga nan a ka kai shi asibitin Vila Nova Star, in ji Globo.

An kwantar da Bolsonaro a asibiti sau da yawa tun lokacin da a ka caka masa wuka a lokacin yakin neman zabensa na shugaban kasa a shekarar 2018. A watan Yulin 2021, an kai shi asibitin Vila Nova Star, sakamakon toshewar hanjin da ya yi fama da shi.

Kafofin yada labaran Brazil sun ce Bolsonaro ya yi hutu a jihar Santa Catarina da ke kudancin kasar.

 

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp