fidelitybank

Beran da ya lashe lambar yabo ya mutu

Date:

Shahararren ɓeran da a ka bai wa lambar yabo ta zinare, saboda ya gano nakiya da dama ya rasu ya na da shekara takwas a duniya.

BBC ta ce, a shekara biyar da ya shafe ta aikinsa, Magawa ya gano nakiya (bam da ake binnewa a ƙasa) fiye da 100 da sauran abubuwan fashewa a Cambodia.

Magawa ne ɓera mafi nasarori a duniya da ya samu horo daga cibiyar Apopo ta ƙasar Belgium domin ya dinga ankarar da mutane inda aka binne nakiya saboda a bankaɗo su.

Cibiyar ta ce ɓeran ɗan asalin Afirka ya “rasu ba tare da rashin lafiya ba” a ƙarshen mako.

Ta ƙara da cewa Magawa na cike da ƙoshin lafiya “Har ma ya shafe mafi yawan makon da ya gabata yana wasa cikin annashuwa kamar yadda ya saba”.

Amma ya zuwa ƙarshen mako “sai ya fara sassautawa tare da yin barci da yawa da kuma ƙin cin abinci a ranakunsa na ƙarshe”.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp