fidelitybank

Beran da ya lashe lambar yabo ya mutu

Date:

Shahararren ɓeran da a ka bai wa lambar yabo ta zinare, saboda ya gano nakiya da dama ya rasu ya na da shekara takwas a duniya.

BBC ta ce, a shekara biyar da ya shafe ta aikinsa, Magawa ya gano nakiya (bam da ake binnewa a ƙasa) fiye da 100 da sauran abubuwan fashewa a Cambodia.

Magawa ne ɓera mafi nasarori a duniya da ya samu horo daga cibiyar Apopo ta ƙasar Belgium domin ya dinga ankarar da mutane inda aka binne nakiya saboda a bankaɗo su.

Cibiyar ta ce ɓeran ɗan asalin Afirka ya “rasu ba tare da rashin lafiya ba” a ƙarshen mako.

Ta ƙara da cewa Magawa na cike da ƙoshin lafiya “Har ma ya shafe mafi yawan makon da ya gabata yana wasa cikin annashuwa kamar yadda ya saba”.

Amma ya zuwa ƙarshen mako “sai ya fara sassautawa tare da yin barci da yawa da kuma ƙin cin abinci a ranakunsa na ƙarshe”.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...
X whatsapp