fidelitybank

Benin da Togo tare da Najeriya za su samar da tsaro a teku

Date:

Sojojin ruwa na ƙasashen Jamhuriyar Benin da Togo da Najeriya sun ƙaddamar da shirin “Operation Safe Domain II” mai taken ‘ƙarfafa tsaro a bakin teku ta hanyar haɗin gwiwa don cigaban yankuna’.

An gudanar da taron ne a ranar Litinin a Jamhuriyar Benin.

Sai dai jamhuriyar Nijar daya daga cikin kasashen da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna ba ta halarci taron ba.

A cewar daraktan cibiyar haɗin kan tekun da ke shiyyar E, Kwamado Aniedi Ibok, aikin wani ɓangare ne na yarjejeniyar fahimtar juna da aka sanya wa hannu a shekarar 2014.

Ibok ya ƙara da cewa yarjejeniyar za ta bai wa sojojin ruwa na kowace ƙasa damar yaƙi da masu aikata laifuka ba tare da takaita iyaka ba

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp