fidelitybank

Barawon wayar wutar lantarki ya gamu da ajalin sa

Date:

Wutar lantarki ta babbake wani mutum har lahira a lokacin da ya ke kokarin da ake zargin shi da satar wayar wutar transfoma a kauyen Lambu da ke karamar hukumar Tofa ta Jihar Kano.
Wani mazaunin garin mai suna, Naziru Lambu, shaidawa Aminiya cewa, abin ya faru ne da misalin karfe 1 na dare kafin wayewar garin Laraba.

Ya bayyana cewa wutar ta babbake mutumin ne bayan da ya gama kwance wayoyin har ya ajiye su a kusa da tranfomar.

Ya kuma ce, “Wasu ’yan garin sun ce, sun ji karar taratsatsin wutar lantarki a cikin dare da kuma ihun mutumin da ake kyautata zaton barawo ne kafin ya mutu”.

“An tsinci gawar mutumin ta na lilo, shi kuma ya rike waya a hannunsa”. In ji Naziru.

Tuni dai jami’an tsaro da na kamfanin wutar lantarki ta KEDCO suka isa kauyen Lambu, domin gudanar da bincike a kan abin da ya faru.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp