fidelitybank

Ban ga abinda zai dawo da ni siyasa ba — Obasanjo

Date:

 

Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo a ranar Asabar ya sake jaddada ƙudurinsa na ficewa daga harkokin siyasa, inda ya ce babu abin da zai sa ya koma harkar siyasar jam’iyya.

Obasanjo ya baiyana hakan ne a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai jim kadan bayan wata ganawar sirri da ‘yan Kwamitin Gudanarwa na Jam’iyyar PDP na ƙasa a Abeokuta.

Tsohon shugaban kasar ya ce ya gamsu da zama dattijon ƙasa, inda ya kara da cewa babu abin da zai sa ya koma siyasa.

“Ina so in jaddada cewa yanzu ba na cikin harkar siyasa kuma babu wani abu da zai dawo da ni siyasa.

“Zan kasance mai sha’awar abin da ke da kyau ga Najeriya kuma duk wanda ke son samun shawarata, zan ba shi musamman don amfanin Najeriya da kuma maslahar Afirka.

“Wannan shine dalilin da ya sa nake da irin nauyin da nake da shi a yanzu a Afirka, wanda ba abu ne mai sauki ba,” in ji tsohon shugaban.

Sai dai ya ce PDP za ta ci gaba da kasancewa cikin tarihin rayuwarsa saboda ya kai matsayin shugaban ƙasa a dandalin jam’iyyar.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp