fidelitybank

Babu wani jirgin Najeriya a yanzu haka – Emirates

Date:

Duk da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na dakatar da zirga-zirgar jiragen Emirates zuwa Najeriya, kamfanin ya bayyana cewa har yanzu jirage na ci gaba da tsayawa.

Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika a ranar Juma’a ya bayyana cewa an dage takunkumin hana zirga-zirgar jiragen sama na Emirates zuwa Najeriya, biyo bayan matakin da Hadaddiyar Daular Larabawa ta dauka na cire wasu sharuda ga fasinjojin Najeriya.

Sai dai bayan sa’o’i 48, an samu rashin tabbas kan lokacin da kamfanin zai dawo da zirga-zirgar jiragen sama kai tsaye zuwa Najeriya.

A ranar Lahadin da ta gabata, kamfanin jirgin a wani karin bayani a shafinsa na internet, ya ce, “Har yanzu a na ci gaba da gudanar da zirga-zirgar jiragen sama na Masarautar zuwa Najeriya.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp