fidelitybank

Babu wani fim da za a kara saki a Youtube ba tare da mun tace shi ba – Afakallah

Date:

Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano ta ce daga yanzu babu wani fim mai dogon zango da za ta bari a dora a shi a shafin Youtube ba tare da an tace shi ba.

Shugaban hukumar, Isma’il Na’abba Afakallah, ya shaida wa BBC cewa, sun dauki matakin ne, sakamakon yadda a ke sakin wasu fina-finai da su ka ci karo da al’adu da addinin mutunen jihar ta Kano.

Ya ce“Mu na magane ne a kan yadda sakin fina-finai ya zama ruwan dare a shafin YouTube, wanda kuma ya ke zama illa ga tarbiyya. kuma dole ne mu dauki mataki a kan harkar nan ta fina-finai da wakoki da abubuwan da su ka shafi dangogin rubuce-rubuce,”. In ji shi.

Afakallah ya kara da cewa matakin da su ka dauka ya hada da duk wani fim mai dogon zango da za a dauka a wasu wurare amma daga bisani a kai jihar ta Kano.

Fim din Makaranta da a ke kokarin sakin sa wanda ya saba da koyarwar al’adar Bahaushe da kuma Islama.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp