fidelitybank

Babu wani fim da za a kara saki a Youtube ba tare da mun tace shi ba – Afakallah

Date:

Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano ta ce daga yanzu babu wani fim mai dogon zango da za ta bari a dora a shi a shafin Youtube ba tare da an tace shi ba.

Shugaban hukumar, Isma’il Na’abba Afakallah, ya shaida wa BBC cewa, sun dauki matakin ne, sakamakon yadda a ke sakin wasu fina-finai da su ka ci karo da al’adu da addinin mutunen jihar ta Kano.

Ya ce“Mu na magane ne a kan yadda sakin fina-finai ya zama ruwan dare a shafin YouTube, wanda kuma ya ke zama illa ga tarbiyya. kuma dole ne mu dauki mataki a kan harkar nan ta fina-finai da wakoki da abubuwan da su ka shafi dangogin rubuce-rubuce,”. In ji shi.

Afakallah ya kara da cewa matakin da su ka dauka ya hada da duk wani fim mai dogon zango da za a dauka a wasu wurare amma daga bisani a kai jihar ta Kano.

Fim din Makaranta da a ke kokarin sakin sa wanda ya saba da koyarwar al’adar Bahaushe da kuma Islama.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp