fidelitybank

Babban malami a jami’ar KASU Farfesa Mohammed ya yanke jiki ya mutu

Date:

Mamali a jami’ar jiha ta Kaduna (KASU), Farfesa Mohammed Abubakar, ya yanke jiki yya fadi a cikin jami’ar, inda tuni ya rigamu gidan gaskiya.

Farfesa Mohammed Abubakar, wanda ya ke a fannin sabanta makamashi da ilimin kimiyyar kwayoyin halitta, a Jami’ar Jihar Kaduna (KASU), ya rasu ya na da shekaru 67 a duniya.

Har zuwa rasuwarsa a ranar Juma’a da rana, Farfesa Abubakar ya kasance malami a sashin ilimin kimiya na KASU.

Da yake tabbatar da rasuwarsa ga Aminiya kanensa, Abdulrazak Abubakar, ya ce, marigayin ya fadi ne a jami’ar ta KASU da yammacin ranar Juma’a, kuma aka garzaya da shi asibitin makarantar inda aka tabbatar da rasuwarsa.

Ya ce marigayi Farfesan wanda aka yi jana’izarsa kamar yadda addinin Musulunci ya tanada, ya kai ā€˜ya’yansa makaranta a safiyar ranar Juma’a kafin ya dawo gida ya shirya aiki.

Marigayin ya rasu ya bar mata biyu da ā€˜ya’ya 10 da jikoki.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Ę“an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe Ę“an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aʙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ʙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ʙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaʙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp