fidelitybank

Babban mai satar da mutane da mai kare shi ya mutu a gidan ajiya da gyaran hali

Date:

Chiemeka Arinze, wanda ake tuhuma tare da hamshakin attajirin nan mai garkuwa da mutane, Chukwudi Dumee Onuamadike, wanda aka fi sani da Evans, ya mutu a gidan ajiya da gyara hali na Kirikiri.

Evans na fuskantar shari’a tare da Joseph Emeka, Arinze da Udeme Upong, kan yunkurin yin garkuwa da Cif Vincent Obianodo, Shugaban Kamfaninmotoci na Young Shall Grow Motors, a gaban Mai Shari’a Oluwatoyin Taiwo na wata Kotun Laifuka ta musamman da ke Ikeja a Legas.

A na tuhumar su da tuhume-tuhume Bakwai da suka hada da kisan kai, yunkurin kisan kai, hada baki domin yin garkuwa da mutane, yunkurin yin garkuwa da mutane da sayarwa da kuma musayar makamai.

Evans, wanda aka kama a watan Yunin shekarar 2017, jami’an tsaron Najeriya sun bayyana shi a matsayin mutum mai wayo, kuma haziki mai garkuwa da mutane da ya kaucewa kama shi tsawon shekaru Hudu, duk da cewa ya na cikin jerin wadanda ake nema ruwa a jallo a jihohi Uku  ciki akwai jihar Legas da Edo da kuma Anambra.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp