fidelitybank

Babban mai satar da mutane da mai kare shi ya mutu a gidan ajiya da gyaran hali

Date:

Chiemeka Arinze, wanda ake tuhuma tare da hamshakin attajirin nan mai garkuwa da mutane, Chukwudi Dumee Onuamadike, wanda aka fi sani da Evans, ya mutu a gidan ajiya da gyara hali na Kirikiri.

Evans na fuskantar shari’a tare da Joseph Emeka, Arinze da Udeme Upong, kan yunkurin yin garkuwa da Cif Vincent Obianodo, Shugaban Kamfaninmotoci na Young Shall Grow Motors, a gaban Mai Shari’a Oluwatoyin Taiwo na wata Kotun Laifuka ta musamman da ke Ikeja a Legas.

A na tuhumar su da tuhume-tuhume Bakwai da suka hada da kisan kai, yunkurin kisan kai, hada baki domin yin garkuwa da mutane, yunkurin yin garkuwa da mutane da sayarwa da kuma musayar makamai.

Evans, wanda aka kama a watan Yunin shekarar 2017, jami’an tsaron Najeriya sun bayyana shi a matsayin mutum mai wayo, kuma haziki mai garkuwa da mutane da ya kaucewa kama shi tsawon shekaru Hudu, duk da cewa ya na cikin jerin wadanda ake nema ruwa a jallo a jihohi Uku  ciki akwai jihar Legas da Edo da kuma Anambra.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp