fidelitybank

Ba zan taba yafewa wadanda suka kashe ‘ya ta Hanifa ba – Mahaifin ta

Date:

Mahaifin Hanifa Abubakar da wani malamin makarantarta ya yi garkuwa da ita kuma ya yi mata kisan gilla, ya yi magana kan lamarin.

Mahaifin Abubakar wanda ya yi kuka sosai a lokacin da yake zantawa da manema labarai, ya ce, lamarin ne da ba za a taba mantawa da ita ba har sai ya mutu.

Ko da yake ya yarda cewa, kowane mai rai sai ya dandana mutuwa, mahaifin cikin raÉ—aÉ—i ya ce, “WaÉ—anda suka yi sanadiyar mutuwar diyarsa ba su yi mata adalci ba”.

Ya ce: “Gaskiya ina baƙin cikin abin da ya faru. Ina iya godewa Allah kawai. Wannan zai iya faruwa ga kowa, kuma a ce duk wanda ya rayu a yau zai mutu wata rana, domin haka na bar wa Allah komai, amma har na mutu ba zan manta da wannan ba.

“WaÉ—anda suka yi mini haka ba su yi mini adalci ba, haka kuma ba su yi wa duniya adalci ba. ‘Yata ta dawo daga makarantar Al-Qur’ani aka yi mata wannan abun, ba komai Allah ne zai bi min haki na”.

“Ina kuma gode wa jami’an tsaron Najeriya, musamman wadanda kokarinsu ya gano ‘yata da aka kashe.

“Allah ya bi mana hakkinmu, Allah kwato mana hakin ‘yar mu”. A cewar Abubakar

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp