fidelitybank

Ba zan taba yafewa wadanda suka kashe ‘ya ta Hanifa ba – Mahaifin ta

Date:

Mahaifin Hanifa Abubakar da wani malamin makarantarta ya yi garkuwa da ita kuma ya yi mata kisan gilla, ya yi magana kan lamarin.

Mahaifin Abubakar wanda ya yi kuka sosai a lokacin da yake zantawa da manema labarai, ya ce, lamarin ne da ba za a taba mantawa da ita ba har sai ya mutu.

Ko da yake ya yarda cewa, kowane mai rai sai ya dandana mutuwa, mahaifin cikin raÉ—aÉ—i ya ce, “WaÉ—anda suka yi sanadiyar mutuwar diyarsa ba su yi mata adalci ba”.

Ya ce: “Gaskiya ina baƙin cikin abin da ya faru. Ina iya godewa Allah kawai. Wannan zai iya faruwa ga kowa, kuma a ce duk wanda ya rayu a yau zai mutu wata rana, domin haka na bar wa Allah komai, amma har na mutu ba zan manta da wannan ba.

“WaÉ—anda suka yi mini haka ba su yi mini adalci ba, haka kuma ba su yi wa duniya adalci ba. ‘Yata ta dawo daga makarantar Al-Qur’ani aka yi mata wannan abun, ba komai Allah ne zai bi min haki na”.

“Ina kuma gode wa jami’an tsaron Najeriya, musamman wadanda kokarinsu ya gano ‘yata da aka kashe.

“Allah ya bi mana hakkinmu, Allah kwato mana hakin ‘yar mu”. A cewar Abubakar

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp