fidelitybank

Ba zan taba yafewa wadanda suka kashe ‘ya ta Hanifa ba – Mahaifin ta

Date:

Mahaifin Hanifa Abubakar da wani malamin makarantarta ya yi garkuwa da ita kuma ya yi mata kisan gilla, ya yi magana kan lamarin.

Mahaifin Abubakar wanda ya yi kuka sosai a lokacin da yake zantawa da manema labarai, ya ce, lamarin ne da ba za a taba mantawa da ita ba har sai ya mutu.

Ko da yake ya yarda cewa, kowane mai rai sai ya dandana mutuwa, mahaifin cikin raÉ—aÉ—i ya ce, “WaÉ—anda suka yi sanadiyar mutuwar diyarsa ba su yi mata adalci ba”.

Ya ce: “Gaskiya ina baƙin cikin abin da ya faru. Ina iya godewa Allah kawai. Wannan zai iya faruwa ga kowa, kuma a ce duk wanda ya rayu a yau zai mutu wata rana, domin haka na bar wa Allah komai, amma har na mutu ba zan manta da wannan ba.

“WaÉ—anda suka yi mini haka ba su yi mini adalci ba, haka kuma ba su yi wa duniya adalci ba. ‘Yata ta dawo daga makarantar Al-Qur’ani aka yi mata wannan abun, ba komai Allah ne zai bi min haki na”.

“Ina kuma gode wa jami’an tsaron Najeriya, musamman wadanda kokarinsu ya gano ‘yata da aka kashe.

“Allah ya bi mana hakkinmu, Allah kwato mana hakin ‘yar mu”. A cewar Abubakar

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp