fidelitybank

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Date:

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato Mohammed Babangida ya ƙaryata raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ya ƙi amincewa da muƙamin da shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi.

An dai ta yaɗa wata takarda, wadda a ciki ake cewa Mohammed ya ce ba ya son naɗin da aka masa na shugabantar kwamitin gudanarwa na bankin noma na ƙasar.

A jawabinsa na ƙaryata batun, Mohammed ya ce, “ban ajiye muƙamin ba aka naɗa ni ba. Takardar da ake yaɗawa ta bogi ce, kuma aikin masu neman tayar da zaune tsaye ne.

“A shirye nake in yi aiki da shugaban Najeriya Bola Tinubu a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na bankin noma domin bunƙasa ɓangaren noma da samar da abinci a Najeriya.”

A makon jiya ne dai gwamnatin Tinubu ta sanar da naɗa Mohammed Babangida a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na bankin noma na ƙasar a cikin wasu jerin naɗa-naɗe da gwamnatin ta yi.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp