fidelitybank

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Date:

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato Mohammed Babangida ya ƙaryata raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ya ƙi amincewa da muƙamin da shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi.

An dai ta yaɗa wata takarda, wadda a ciki ake cewa Mohammed ya ce ba ya son naɗin da aka masa na shugabantar kwamitin gudanarwa na bankin noma na ƙasar.

A jawabinsa na ƙaryata batun, Mohammed ya ce, “ban ajiye muƙamin ba aka naɗa ni ba. Takardar da ake yaɗawa ta bogi ce, kuma aikin masu neman tayar da zaune tsaye ne.

“A shirye nake in yi aiki da shugaban Najeriya Bola Tinubu a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na bankin noma domin bunƙasa ɓangaren noma da samar da abinci a Najeriya.”

A makon jiya ne dai gwamnatin Tinubu ta sanar da naɗa Mohammed Babangida a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na bankin noma na ƙasar a cikin wasu jerin naɗa-naɗe da gwamnatin ta yi.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp