fidelitybank

Ba zan bata lokaci a kan sanya hannu na kashe masu satar mutane ba – Lalong

Date:

Gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, ya ce, ba zai bata lokaci ba wajen sanya hannu a kashe duk wanda koyu ta kama da laifin satar mutane ba a jihar.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da daraktan yada labaran sa, Macham Makut ya fitar, sakamakon karin matsalar satar mutane domin karbar kudin fansa da ake samu a jihar.

Gwamnan ya bayar da misalin yadda aka ceto basaraken Gundumar Vwang, wato Gwom Rwey, Gyang Balak, jim kadan bayan sace shi tare kuma da damke wadanda suka sace basaraken.

Mista Lalong ya ce,” Za mu tabbatar da ganin irin wannan kokari ya dore tare da hukunta duk wanda aka kama da laifi”. A cewar Lallong.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp