fidelitybank

Ba zan bata lokaci a kan sanya hannu na kashe masu satar mutane ba – Lalong

Date:

Gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, ya ce, ba zai bata lokaci ba wajen sanya hannu a kashe duk wanda koyu ta kama da laifin satar mutane ba a jihar.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da daraktan yada labaran sa, Macham Makut ya fitar, sakamakon karin matsalar satar mutane domin karbar kudin fansa da ake samu a jihar.

Gwamnan ya bayar da misalin yadda aka ceto basaraken Gundumar Vwang, wato Gwom Rwey, Gyang Balak, jim kadan bayan sace shi tare kuma da damke wadanda suka sace basaraken.

Mista Lalong ya ce,” Za mu tabbatar da ganin irin wannan kokari ya dore tare da hukunta duk wanda aka kama da laifi”. A cewar Lallong.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp