fidelitybank

Ba za mu taɓa yarda a fitar da Falasɗinawa daga Gaza ba – Amurka

Date:

Mataimakiyar Shugaban Amurka Kamala Harris ta ce ƙasar “ba za ta taɓa yarda a fitar da Falasɗinawa daga Gaza ba, ko Gaɓar Yamma da Kogin Jordan, ko datse Gaza, ko kuma sauya iyakar zirin na Gaza”.

Kalaman nata na zuwa ne yayin ganawarta da Shugaban Masar Abdul Fattah al-Sisi, inda ta gode masa bisa rawar da yake takawa wajen kwashe ‘yan Amurka daga Gaza.

Yayin tattaunawar tasu a Dubai, a gefen taron COP28, Harris ta ce za a cimma abin da aka saka a gaba ne kawai “idan aka bi su ta hanyar lumana a fayyace wajen sama wa Falasɗinawa ƙasarsu ta kansu ƙarƙashin Hukumar Falasɗinawa [Palestinian Authority]”.

Harris ta kuma bayyana ƙarara cewa Hamas ba za ta sake mulkin Gaza ba kuma Amurka za ta “dage wajen ganin an sako dukkan mutanen da Hamas ɗin ke garkuwa da su a Gaza”.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp