fidelitybank

Ba mu tsayar da Yahaya Bello ba a mtsayin dan takarar mu – CAN

Date:

Kungiyar Kiristocin ta Najeriya (CAN) reshen Arewa ta musanta amincewa da gwamna jihar Kogi, Yahaya Bello, a matsayin shugaban kasa a 2023.

Kungiyar ta CAN ta bayyana cewa babu wani dan takara da kungiyar ta amince da shi a jihohin Arewa 19 da kuma Abuja yayin wani taro na musamman da ta gudanar a karshen mako a Abuja.

A cikin sanarwar da aka kammala taron, mai dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a na kungiyar CAN ta Arewa, Jechonia Gilbert, ta ce, kwanan nan a wasu jaridun internet sun bayyana cewa, kungiyar CAN ta Arewa ta tsayar da gwamna Yahaya Bello a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023.

Kungiyar ta ce, “Wannan kage ne kawai babu wannan zancen”. In ji CAN.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp